iqna

IQNA

kabilar rohingya
Tehran (IQNA) shugabannin addinai a kasar Myanmar sun gudanar da zaman taro kan muhimmancin lokacin zabe domin kawo zaman lafiya da sulhu a kasar.
Lambar Labari: 3484984    Ranar Watsawa : 2020/07/14

Ministocin harkokin wajen kasashen musulmi sun fara gudanar da zamansu a yau a birnin Abu Dhabi na hadaddiyar daular larabawa.
Lambar Labari: 3483414    Ranar Watsawa : 2019/03/01

Bangaren kasa da kasa, kungiyar tarayyar turai ta yi Allawadai da kakkausar murya dangane da hukuncin kotun kasar Myanmar a kan jaridar kamfanin dillancin labaran Reuters.
Lambar Labari: 3483312    Ranar Watsawa : 2019/01/13

Bangaren lasa da kasa, kungiyar kasashen musulmi ta duniya ta bayyan acewa, dubban daruruwan ‘yan kabilar Rohingya da suke gudun hijira sun atsoron komawa kasarsu.
Lambar Labari: 3482338    Ranar Watsawa : 2018/01/26

Bangaren kasa da kasa, mahukuntan kasar Bangaladesh na shirin fara kwashe dubban daruruwan 'yan kabilar Rohingya zuwa Myanmar.
Lambar Labari: 3482279    Ranar Watsawa : 2018/01/08

Bangaren kasa da kasa, kwamitin ‘yan kabilar Rohingya mazauna nahiyar turai sun bayyana shekarar 2017 a matsayin shekara mafi muni ga dukkanin ‘yan kabilar.
Lambar Labari: 3482232    Ranar Watsawa : 2017/12/24

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta dora alhakin kisan musulmin Rohingy a akan gwamnatin kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3482015    Ranar Watsawa : 2017/10/19

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta ce adadin musulmi ‘yan kabilar Rohingya da aka kasha a kasar Myanmar ya haura dubu daya.
Lambar Labari: 3481876    Ranar Watsawa : 2017/09/08

Bangaren kasa da kasa, kungiyar kare hakkin bil adama ta Amnesty Int. ta yi Allawadai da kakakusar murya dangane da kisan kiyashin da aka yi wa musulmi a Myanmar.
Lambar Labari: 3481259    Ranar Watsawa : 2017/02/24

Bangaren kasa da kasa, cibiyar Azahar da kungiyar bunkasa ilimi da al;adun muslunci ta ISESCO sun jinjina wa Paparomoa Francis, dangane nuna takaicinsa da ya yi kan zaluntar musulmin Myanmar.
Lambar Labari: 3481220    Ranar Watsawa : 2017/02/11

Bangaren kasa da kasa, Jami'an Tsaron kasar Myanmar sun kame musulmi 23 bisa tuhumar cewa sun buga wa wasu danginsu waya da suke zaune a wajen kasar.
Lambar Labari: 3481186    Ranar Watsawa : 2017/01/30

Bangaren kasa da kasa, sakamakon matsin lamba da sha kakkausar ska gwamnatin Myanmar ta amince a warware matsalar musulmin kasar ta hanyar diflomasiyya.
Lambar Labari: 3481115    Ranar Watsawa : 2017/01/08

Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Myanmar na shirin raba wasu musulmi da yankunansu, tare da zaunar da wasu 'yan addinin Buda a cikin yankunan nasu a garin Mangdo da cikin lardin Rakhin.
Lambar Labari: 3481075    Ranar Watsawa : 2016/12/27

Bangaren kasa da kasa, Ahmad Tayyib babban malamin cibiyar Azahar da ke Masar ya yi da a kawo karshen zaluncin da ake yi kan musulmi a kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3481049    Ranar Watsawa : 2016/12/19